Logo
Amb. Abdullahi Abubakar
YANZU YANZU

Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa za ta fara jigilar mahajjata na Hajjin shekarar bana ta 2026 daga Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Gusau, wanda ke nuna wata babbar nasara da gwamnatin Gwamna Dauda Lawal ta samu.
12 days ago

No replys yet!

It seems that this publication does not yet have any comments. In order to respond to this publication from Amb. Abdullahi Abubakar, click on at the bottom under it