YANZU YANZU
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa za ta fara jigilar mahajjata na Hajjin shekarar bana ta 2026 daga Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Gusau, wanda ke nuna wata babbar nasara da gwamnatin Gwamna Dauda Lawal ta samu.
Gwamnatin Jihar Zamfara ta bayyana cewa za ta fara jigilar mahajjata na Hajjin shekarar bana ta 2026 daga Filin Jirgin Sama na Ƙasa da Ƙasa na Gusau, wanda ke nuna wata babbar nasara da gwamnatin Gwamna Dauda Lawal ta samu.
12 days ago